Shugaban ‘yan adawa na jamiyyar ZAMBIAN FOR EMPOWERMENT AND DEVELOPMENT PARTY (ZED) ya amince zai mara wa shugaba Edgar Lungu na jamiyyar Patriotic front baya, a zaben da za’a yi a ranar 11 ga watan Agusta na wannan shekarar.
Shi dai wannan shiri an zo karshensa ne ran 30 ga watan Yunin wannan shekarar
Wasan da aka shirya din ya fara ne da misalign karfe 9 na daren jiya Laraba a agogon kasar, inda aka cika wani gidan wasa don yin wasannin sallah.
Izuwa yanzu akwai mutane ukku dake kwadayin darewa kan kujerar shugabancin
Wasu rahotannin kwamitin dake kula da sha'anin kudi a majalisar dokokin kasar Nijar ya gano cewa an fitar da wasu kudade kimanin miliyan dari bakwai na sefa ko kuma kwatankwacin nera miliyan dari uku da ishirin da biyar daga asusun majalisar ba bisa ka'ida ba.
Isa Ciroma Bakari, mai magana da yawun gwamnatin Kamaru yace 'yan kungiyar Boko Haram da yawansu ya kai dari sun kaiwa kauyen Homeka dake bakin iyaka da Najeriya hari wurin da ofishin dakarun hadin gwuiwa yake.
A yayinda daruruwan lauyoyin Kenya suka yi jerin gwano domin nuna rashin amincewar su ga zargin cewa yan sanda sun harbe wani abokin aikin su da wasu mutane biyu.
A yayinda ta ke yanke wannan hukunci, mai shari’a Thokozile Masipe tayi misali da takaicin da Pistorius ya nuna a lokacinda yake wa’adin hukuncin farko
Shugaban Uganda, Yuweri Museveni ya ce kasar za ta sake yin dubi kan batun shirinta na janye dakarunta daga Somalia, idan har shirin wanzar da zaman lafiya na kungiyar tarayyar Afrika na AU ya daidaita.
Firayim Ministan Israila Benjamin Natanyahu ya kai ziyara kasashen Afirka hudu dake gabashin nahiyar, to ko wannan ziyarar zata yi tasiri tare da alfanu ga kasashen da ita Israila din?
Firayim Minista Isra’ila Benjamin Netenyahu yana kasar Uganda, a wata ziyarar da ba kasafai akan yita ba zuwa kasashen yankin saharar Afirka, ziyarar da ya fara don tunawa da wani ceton wadansu da aka taba garkuwa da su a shekarar 1976.
Kotun kolin kasar Austria ta yanke hukunci a yau Juma’a na soke zaben shugaban kasar da aka gudanar a watan Mayu, bayan da sakamakon kalubalantar zaben da jam’iyar Freedom ta shigar wanda dan takararta Norbert Hofer ya fadi zabe da karamar rata.
An kashe a kalla mutane shida lokacin da wani dan bindiga ya bude wuta kan wadansu motocin safa biyu a Kenya kusa da kan iyakar Somalia yau Juma’a.
Wasu ‘yanjami’ar birnin Nairobi dake kasar Kenya sun kwashe shekaru biyu domin samar da wata naura da zata inganta rayuwar mata masu juna biyu da kuma lafiyar jarirai.
A kalla mutane 10 ne suka rasa rayukansu a wani harin ta’addanci
A Africa ta Kudu ana sa ran shugaban kasar Jacob Zuma zai biya rabin dala milyan daya, ga asusun gwamnatn kasar, bayan kotun tsarin mulkin kasar ta yanke hukuncin cewa tilas shugaban ya biya wani kaso na dala milyan 16 kudaden gwamnati da aka yi amfani da su wajen sake gyara gidan Zuma na kansa a garin da ake kira Nkandla.
An kashe ‘yan yakin sa kai goma sha takwas da sojojin gwamnati biyar da kuma wani farar hula a fafatawar da aka yi
Haka kuma kotun ta bukaci baitulmalin kasar ya tantance nawa shugaba Zuma zai biya domin gyaran gidan nasa
Kasar Nijar ta zama tamkar wata babbar matattara da masu safarar miyagun kwayoyi suke yin anfani da ita suna ketarawa kasashen Larabawa da nahiyar Turai abun da gwamnatin yanzu tace zata yaka kain da nain.
Biyo bayan harsashen da masana yanayi suka yi cewa daminar bana a jamhuriyar Nijar zata zo da ambaliyar ruwa a wasu wurare dalili ke nan da gwamnatin kasar ta yi shiri na musamman kafin lokacin.
Kasar Jamhuriyar Dimokradiyar Congo ta kaddamar da wani shirin yaki da cutar shawara ko kuma yellow fever, inda za a yiwa mutane miliyan 11.6 allurar rigakafin cutar nan da wata mai zuwa.
Uwargidan shugaban Amurka, Michelle Obama, na ziyara a kasar Morocco, a wani mataki na fadada samar da ilimi ga ‘ya’ya mata a duk fadin duniya.