Shugaba Buhari zai kai ziyara kasar China inda ake kyautata zato zai gabatar da bukatu domin a yi hadin gwuiwa da kasar ta China.
Saboda an samu 'yar matsala lokacin da shugaban kasa ya gabatar da kasafin kudin bana inda wasu da ba'a sansu ba suka canza wadda ya mikawa majalisa da wata daban, shugaban ya sha alwashin kin sa hannu a kasafin har sai ya tantance abun dake cikinsa.
Jam’iyyar APC a jihar Nasarawa tace ta fara daukan matakan sasanta bangarori biyu na majalisar dokokin jihar, bayan wata hatsaniya da ta kai ga baiwa hammata iska a majalisar.
Wani kiyasi da hukumar lafiya ta duniya WHO ta fitar ya nuna cewar akwai mutane Miliyan 346, dake dauke da cutar sukari a fadin duniya.
An dai kwashe kusan makonni biyu ana fama da karancin Mai a Najeriya, wanda ya zowa mutane a bazata.
Bayanin Mataimakiyar Sakataren Harkokin Wajen Amurka mai kula da harkokin Afirka Linda Thomas-Greenfield game da yaki da 'yan ta'addan Boko Haram a Najeriya.
A shirin namu na karfe 9 da rabi agogon Najeriya da Nijar, zaku ji labarai na...
Yau da Gobe
Da karfe 4 na yamma agogon Najeriya da Nijar zaku iya jin rahotanni da labarai...
Mu kan komo da karfe 8 na safe agogon Najeriya da Nijar domin sake gabatar muku...
Kullum da karfe 6 na safe agogon Najeriya da Nijar muna gabatar da labarai da...
Matsa nan domin ganin cikakken bidiyo na wannan daliba.
Saukewa don Android >>
Saukewa don iOS >>
Babu Wayar Zamani? Babu Matsala! Bude wannan shafi domin sauko da app din VOA kyauta akan wayarku.